ALLAHU AKBAR : kalli wata baiwar , Allah da , akekiranta da hajjara Allah yabada ikon saukar Al, qur ani Mai girma Allah kakyautata karshemmu ameen Karin bayani akai👇👇👇vedion nan
Ƴar Jihar Gombe Ta Farko Ɗa Ta Fara wakiltar Najeriya a Musabaƙar Karatun Alƙur'ani TabDuniya Wanda Yake Gudana A Ƙasar Jordan Hafiza Hajara Ibrahim Ɗan Azumi Tayi Na Ɗaya
Wane fata zaku yi mata?
inji Dan takarar gwamna zamfara yace zai maida jahar zamfara cibiyar ilimi amma 👇👇👇 bidiyon shi don tabbatarwa👇👇👇
Comments
Post a Comment